Da kana cikin gwamnatinmu da ba za ka kalubanci APC ba - Gwamnatin Nijeriya


Mataimaki na musamman ga shugaba Bola Tinubu kan yada labarai Daniel Bwala ya mayar wa tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El Rufa'i martani, bayan da ya caccaki jam'iyyar APC.

A wata sanarwa da ya wallafa a shafin sa na X, Bwala ya ce El Rufa'i ba zai yi wadannan kalaman ba da ya na cikin gwamnatin Tinubu.

Yayin wani taro a birnin tarayya Abuja, Nasir El Rufa'i ya ce yanzu baya ganin jam'iyyar ta APC a matsayin jam'iyya kasancewar ba ta bin tafarkin Dumokaradiyya.


 

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp