An rantsar da John Mahama ne a dandalin Black Star da ke Accra babban birnin kasar.
An kuma rantsar da Naana Jane Opoku-Agyemang a matsayin mataimakiyar shugabar kasa, inda ta zama mataimakiya mace ta farko a kasar.
bikin ya samu halartar shugabannin kasashen duniya.
Category
Labarai