Ta cikin rahoton wata -wata na kasuwar mai da dangogin sa da aka wallafa a ranar 15 ga Janairun 2025, kungiyar ta OPEC , ta ce samar da wadataccen man daga matatar ta Dangote ya sa tilas yanzu wasu kamfanonin su nemi kasuwa a wasu guraren.
Haka zalika rahoton ya ce shigowar matatar a kasuwar duniya da sauye -sauyen da ta samar zai kawo gagarumin kalubale ga kasuwar mai ta duniya