Amurka za ta bayar da tallafin dala $770 ga wadanda wutar daji ta shafa a Los Angeles


 Shugaban Amurka Joe Biden, ya ba da sanarwar tallafin dala $770 ga al'ummar yankin Los Angeles da wutar daji mafi muni a tarihin jihar Califonia ta shafa.

Joe Biden, wanda ke dab da barin fadar White House, ya bayyana hakan ne a ranar Litinin.

Bayanai sun nuna cewa gobarar dajin ta yi sanadin mutuwar mutane 29, kuma Amurkawa na ci gaba da nuna fargaba.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp