Kayode Egbetokun |
Wannan dai na a cikin wata sanarwar da jami’in hulda da jama’a na rundunar dake Abuja, ACP Olumuyiwa Adejobi ya fitar.
Kayode Egbetokun ya yaba da kwazon jami’an ‘yan sandan na tsawon wannan shekara, musamman irin gagarumar nasarorin da aka samu wajen rage aikata laifuffuka a kasar.
Category
Labarai