Wutar lantarki ta kama wani lokacin da ya ke satar manyan wayoyi a Abuja

Wayoyin lantarki 

Wani da ake zargin da laifin satar wayar lantarki Muktar Rabiu, wuta ta kama shi a lokacin da yake kokarin satar wayoyin lantarki a Abuja. 

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan birnin Abuja, Josephine Adeh, ta bayyana hakan a wata sanarwa da ta fitar ranar Litinin.

A cewarta, lamarin ya faru ne makwanni kadan bayan an kama Rabiu, tare da yanke masa hukunci kan irin wannan laifin.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp