Shugaba Tinubu na son ya kawo hargitsi ne da wannan dokar haraji - Gwamnan Bauchi


Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad Kaura ya bukaci Shugaba Tinubu da ya dakatar da dokar garambawul ga haraji saboda za ta iya kawo hargitsi.

Gwamnan ya yi wannan kiran ne a yayin bukin Kirsimeti da aka shirya a Bauchi.

A cewar Gwamna Bala, babu ta inda dokar za ta amfani mutanen arewa, inda ya kara da cewa gwamnoni ba za su iya biyan albashi ba.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp