Sanatocin Kudu maso Gabas sun goyi bayan kudurin dokar harajin Tinubu


Dandalin Sanatocin yankin Kudu maso Gabascin Nijeriya sun goyi bayan kudurin dokar haraji da ke gaban majalisar kasa.

Jagoran sanatocin Enyinnaya Abaribe ne ya bayyana hakan ga manema labarai bayan wata ganawar sirri da suka yi a Abuja.

Yace za su kara tuntubar al'ummar yankinsu domin jin ra'ayinsu akan wannan dokar kafin amincewar majalisar.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp