Nijeriya za ta karbi bakuncin gasar wasan Golf ta kasashen Afirka ta shekarar 2026

Wani filin wasan Golf 

Nijeriya ta sami ikon karbar bakuncin gasar wasan Golf ta kasashen Afirka mai taken All Africa Challenge Trophy ta shekarar 2026.

A baya dai Nijeriya ta taba karbar bakuncin gasar a shekarun 1996 a jihar Lagos da kuma 2010 a birnin tarayya Abuja.

Shugaban hukumar wasan Golf ta kasa Evelyn Oyome, ta ce kungiyoyi 20 ne za su fafata a gasar ta 2026.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp