Matatar Warri ta soma aiki - Kamfanin mai NNPCL


Shugaban kamfanin mai na Nijeriya NNPCL Malam Mele Kyari ya bayyana cewa matatar mai ta birnin Warri da ke jihar Delta ta soma aiki.

Kyari ya bayyana hakan ne a lokacin da ya kai ziyarar duba a matatar tare da wata tawagar ma'aikata a Litinin din nan.

A cewarsa duk da cewa ba ta fara aiki kashi dari ba, suna kokarin aiwatar da abin da mafi yawan mutane ke ganin ba zai yiwu ba.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp