Lakurawa da dama sun bakunci lahira a jihar Sokoto


Lakurawa da dama sun bakunci lahira a yayin da sojojin Nijeriya suka kai musu farmaki tare da tarwatsa sansaninsu guda 22 a jihar Sokoto 




Dakarun Operation fansan Yamma sun kuma kwato makamai da alburusai a yayin samamen.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp