Hukumar kula da 'yan sanda Nijeriya ta ce ta sallami jami'ai 19 saboda saba ka'idoji da dokokin hukumar.
A yayin zaman majalisar gudanarwa ta hukumar karkashin jagorancin tsohon mataikamin sufeta janar Hashimu Argungu, an ragewa wasu jami'ai 19 mukami saboda aikata laifuka daban-daban.
Wadanda aka sallama sun hada da jami'ai 16 masu mukamin mataimakin sufurtanda, sai manyan sufurtanda 2, da kuma sufustanda 1.
Category
Labarai
sunana Auwalu haladu
ReplyDelete