Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja za ta sanya dokar hana talla a ofisoshi daga watan Janairu


Hukumar FCTA 
Hukumar lura da babban birnin tarayya Abuja ta bayyana shirinta na aiwatar da dokar hana tallace-tallace a harabar ofisoshin gwamnati. 

Shugaban sashen tsaro na cikin gida, na hukumar tsaron farin kaya Sunday Olubiyi, ne ya bayyana haka yayin ganawa da manema labarai ranae Talata a Abuja. 

A ranar Lahadi ne, hukumar ta FCTA ta yanke shawarar kara tsaurara matakan tsaro a harabar ofisoshin gwamnati da kewaye, domin dakile sace-sace da sauran laifuka.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp