Ba gudu ba ja da baya a ci gaba da rusau - Ministan Abuja Wike

 

Nyesom Wike 

Ministan babban birnin tarayyar Nijeriya, Nyesom Wike, ya sha alwashin ci gaba da rushe rushen kadarorin al'umma wadanda basa akan ka'ida acewarsa a birnin na Abuja.

Ministan wanda yake shan matsin lamba a yan kwanakin nan, wanda har ta kai da an makashi kotu kan batun.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp