Za mu ci gaba da saka wa malaman makaranta tun a duniya in ji Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda


Gwamnan jihar Katsina Dr Dikko Umaru Radda ya ce gwamnatinsa za ta saka wa malamai tun a Duniya


Gwamna Radda ya bayyana hakan ne yayin mika sakon taya murna ga daukacin malamai na jihar Katsina bisa bikin ranar malamai ta duniya 2024.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp