Neman wa'adi na biyu na mulkina ba shi ke gabana ba a halin yanzu - Shugaba Tinubu


 

Shugaba Nijeriya Bola Tinubu ya ce a halin yanzu ba zai mayar da hankalinsa ba a neman wa'adin mulkinsa na biyu ba 


Shugaba Tinubu da ya furta hakan ta hannun shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Femi Gbajabiamila a Lagos, ya ce daidaita lamurran kasar nan domin matasa su ribata a lokaci mai zuwa ne ya sa a gaba

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp