Na samu rakiyar jami'an gwamnati lokacin da na je tattaunawa da barayin daji - Sheikh Gumi

 Jami'an gwamnati ne suka raka ni a lokacin tattauna da barayin daji in ji Shehin Malami Dr Ahmad Gumi 



Dr Ahmad Gumi da ya sanar da hakan a lokacin da yake zantawa da jaridar Punch ya ce a cikin tawagar da suka je tattaunawa da barayin dajin akwai masu rike da sarautun gargajiya.


Sheikh Gumi dai ya dade yana so a yi wa 'yan bindiga afuwa a zauna a sasanta da su domin su ajiye makam


ansu.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp