Masu gidajen mai sun korafin rashin ciniki a Nijeriya

 Masu gidajen mai a Nijeriya sun koka kan rashin samun ciniki sakamakon yadda wasu daga cikin 'yan kasar suka ajiye ababen hawansu


Hakan na zuwa ne sakamakon matsin rayuwa da ake fama da ita a kasar bayan janye tallafin man fetur da gwamnatin shugaba Tinubu ta yi. 


A yanzu haka dai farashin litar man fetur ta haura N1,000 yayin da kafin janye tallafin yan kasar ke sayen litar kasa da N200


Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp