Majalisar Kaduna ta musanta yin kwaskwarima ga dokar zaben ƙananan hukumomi


 Majalisar dokokin jihar Kaduna ta yi watsi da zargin da ake mata na shirin yin gyara ga dokar zaben kananan hukumomin jihar gabanin zaben kananan hukumomin da aka shirya gudanarwa a ranar 19 ga Oktoba, 2024.

Sai dai jam'iyyar PDP a jihar ta muna damuwarta kan sahihancin zaben da ke tafe.

Atabakin shugabanta na jihar, Edward Masha, ta yi zargin cewa majalisar na kokarin gyara dokar kananan hukumomin a jihar

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp