An dage shirin tantance sunayen sabbin ministocin da Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar dokokin Nijeriya

 


A cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Sanata Bashir Lado, ta ce yanzu za a tantance sabbin ministocin ne a ranar Laraba, maimakon Talatar da a baya aka ayyana.


Sanarwar ta ce an dauki wannan matakin ne domin ba mutanen damar gabatar da dukkanin bayanan da ake bukata kafin tantancewa.


Sanarwar ta ce za a fara tantance su da misalin karfe 12 na rana.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp