Ambaliyar ruwa ta yi sanadiyar rasuwar mutane 20 a jihar Yobe


 Ambaliyar ruwa ta yi sanadiyar rasuwar mutane 20 a jihar Yobe


Mutane 20 ne suka mutu sakamakon mummunar ambaliyar ruwa da ta addabi karamar hukumar Bade ta Yobe tun farkon watan Agusta, in ji shugaban karamar hukumar, Babagana Ibrahim.


Ibrahim ya shaidawa Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ranar Juma’a a Gashua 



Gidajen da yawancin suka rufta a yankin mafi yawa irin wadanda aka yi su ne da samfurin ginin laka.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp