KASSROTA ta gargadi masu sana'o'i a gefen titunan jihar Katsina



Hukumar kiyaye haɗurra ta jihar Katsina KASSROTA ta gargadi masu sana'oin gefen tituna da masu wankin mashina da suke tare ma masu wucewa a ƙasa hanya.

Wannan gargadin ya fitone ta bakin shugaban hukumar, Manjo Garba Yahaya Rimi Rtd, a hedikwatar hukumar dake Katsina.

Garba Yahaya ya kara da cewa "Hukumar tayi kiraye-kiraye a kafafen yada labarai daban-daban na jan hankali ga masu wannan dabi'ar.

"Mukan kama masu kunnen kashi muyi masu tara daidai da yadda dokokin mu su ka tanada".

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp